BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
Me ya sa wasu sojoji suka yi bore a Nijar?
Boren da wasu sojojin Nijar suka yi ya kasance wata sabuwar barazana ga mulkin Abdourahamane Tiani, wanda ya kwace iko a juyin mulkin shekarar 2023.
KAI TSAYE, Ba za mu mutu ba idan ba mu ci gaba da sarrafa uranium ba - Iran
Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Lahadi 30 ga watan Agustan 2026.
Aston Villa ta taya Amad, Arsenal na nazari kan Fernandez-Pardo
Napoli na tuna tana son ɗanwasan gaba na Newcastle Nick Woltemade, Sundaland na son ɗanwasan Manchester City Jack Grealish yayin da Arsenal ke nazari kan ɗanwasan gaba na Lille Matias Fernandez-Pardo.
Mata 5 da suka taka rawa wajen ciyar da arewacin Najeriya gaba
Wasu sun yi amfani da ilimi, wasu suka yi amfani da siyasa, wasu suka yi amfani da aikin jarida, yayin da wasu suka shiga fannonin likitanci da gwamnati.
Yadda minti 20 na shakatawa zai iya inganta lafiyarku
Yin minti 20 kacal a yanayi na iya rage hawan jini, bugun zuciya da kuma matakan damuwa.
An murƙushe yunƙurin sojoji na yin bore a Nijar - Gwamnati
A cikin wata sanarwa, Ministan Tsaron Nijar, Janar Salifou Modi, ya ce da misalin ƙarfe 12:20 na dare wasu sojoji sun kutsa cikin sansanin soji na 101 da ke kusa da filin jirgin saman Diori Hamani a Yamai, inda suka yi garkuwa da wasu daga cikin abokan aikinsu.
Nepal: Hotunan yadda ambaliyar ruwa ta yi ɓarna a ƙauyuka
Hotunan gidaje da gadoji da kuma wata babbar hanya a iyakar Nepal da Tibet waɗanda ambaliyar ruwa ta yi awon gaba da su.
Da gaske kurkur na ɗauke da sinadaran da ke inganta lafiya?
Ɗaya daga cikin kayan ƙanshi da aka fi so yana ko'ina a Kudancin Asiya inda akwai imani mai zurfi cewa yana da maganin kashe ƙwayoyin cuta da kuma maganin kumburi.
Hanyoyi 6 da ƴanbindiga ke kashe kuɗaɗen da suke karɓa
Wani rahoto ya yi ƙiyasin cewa masu garkuwa da mutane sun karɓi kimanin dala miliyan 5.8 a matsayin kuɗin fansa tsakanin watan Yulin 2025 da Yulin 2026.
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Yamma, 19:29, 30 Agusta 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 30 Agusta 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Safe, 05:29, 30 Agusta 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Yamma, 19:29, 29 Agusta 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Wasanni
Arsenal na sa ido kan Rashford, Alvarez ba ya son komawa Man City
Arsenal na sa ido kan Marcus Rashford, Chelsea ma na sa ido kan ɗanwasan Monaco Lamine Camara yayin da Valencia ke farautar ɗanwasan tsakiya na Liverpool Harvey Elliott.
Waɗanne ƴanƙwallo ƙungiyoyinku ke buƙata kafin rufe kasuwar ƴanwasa?
Arsenal har yanzu tana kasuwa tana neman ɗan gaba, kuma ta daɗe tana nuna sha'awar Julian Alvarez.
KAI TSAYE, Baleba da Diallo ba za su buga mana wasa ba - Carrick
Wannan shafi na kawo muku labaran wasanni da kasuwar 'yan wasanni ta duniya daga nan BBC Hausa daga 24 zuwa 30 ga watan Agusta
Arsenal ta ci gaba da neman Alvarez, Enzo Fernandez zai koma Man City
Arsenal ta ci gaba da zawarcin Julian Alvarez, Manchester City na neman Iliman Ndiaye na Everton yayin da Aston Villa ta tuntuɓi Rafael Leao.
Arsenal da Madrid, Man Utd da Munich PSG da Villa duk a Champions Lig
Za a fara wasannin rukunin matakin farko ne a ranar 8 ga Satumba, yayin da zagayen karshe zai gudana ranar 27 ga Janairu, 2027.
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Kuna son tattalin datarku?
Shiga shafinmu na labarai maras hoto domin rage zuƙar data
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Me ya sa yaƙin Iran ya zama matsala ga Trump a zaɓe?
Nasarar yaƙin tattalin arzikin Amurka da Iran ta dogara ne kan ainihin haɗin gwiwar Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, China, India, Turkiyya da sauran ƙasashen da ke hulɗa da Iran.
Za mu kai hari kan dukkan wuraren Amurka idan yaƙi ya ci gaba - Iran
Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Asabar 29 ga watan Agustan 2026.
Barazana 5 da duniya ke fuskanta a 2026 da yadda hakan zai shafi Afirka
Rashin tabbas na ƙara yin ƙamari a tsakiyar yanayin duniya, a cewar rahoton da ke bayani kan barazanar da duniya ke fuskanta na 2026 na taron ƙolin tattalin arziƙi na duniya wanda aka wallafa a ranar 14 ga Janairu, 2026.
Matsalar tsaro: Buƙatu biyu da ƴanmajalisar Najeriya suka miƙa wa Tinubu
'Ziyartar Tinubu zuwa jihohin arewa maso yamma da ke fama da matsalar tsaro zai taimaka wajen magance matsalar'
Illar da Iran ta yi wa harkokin leƙen asirin Amurka da ba a sani ba - NBC
A ranar farko ta wata na shida na yaƙin Amurka da Isra'ila da Iran, jaridar Wall Street Journal ta ba da rahoton cewa jami'an leƙen asiri da na soja da dama sun yi gargaɗi ga Shugaban Amurka Donald Trump kafin fara yaƙin, amma ya yi watsi da su.
Dawo da Nijar cikin Ecowas da amfani da dakarun ECOMOG: Abubuwan da Atiku ya faɗa wa BBC
A wata tattaunawa da BBC, Atiku ya ce matakin da Najeriya da sauran ƙasashen yammacin Afirka suka ɗauka kan Jamhuriyar Nijar da Mali da Burkin Faso bayan faruwar juyin mulki a ƙasashen bai dace ba.
'In ka gudu su harbe ka, in ka tsaya su sace ka': Munin garkuwa da mutane a Najeriya
BBC ta tattauna da ɗaya daga waɗanda harin ƴanbindiga ya ritsa da su, wadda ta ce maharan sun kashe mutane da dama.
Amurka ta wallafa sunayen ƴan Najeriya 10 da za ta kora saboda aikata laifuka
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya a sauran sassan duniya, Juma'a 28/08/2026
Abinci 12 da ke inganta lafiyar ƙwaƙwalwa da tunani
A wannan rahoton za mu kawo muku wasu kalar abinci da sha 12 da ake ganin suna taka muhimmiyar rawa wajen kula da lafiyar ƙwaƙwalwa da tunani da kuma inganta ta.
Tinubu da gwamnoni sun kafa kwamitin lalubo hanyoyin rage tsadar sufuri
Tinubu ya ce sun ɗauki matakin rage kuɗin sufuri a jihohinsu, musamman ta hanyar amfani da motocin CNG da na lantarki, saboda "idan man fetur ya yi arha, kuɗin sufuri ma ya kamata ya ragu".
Yadda ƴanbindiga suka karɓi fiye da naira biliyan 7 kuɗin fansa a Najeriya
Wani sabon rahoto da ƙungiyar SBM Intelligence na nazari kan al'amuran tsaro a duniya ta fitar ya yi ƙiyasin cewa masu garkuwa da mutane sun karɓi kimanin dala miliyan 5.8 a matsayin kuɗin fansa tsakanin watan Yulin 2025 da Yulin 2026.
Wane ne Khalid Mohammed, mutumin da 'ya tsara' hari mafi muni kan Amurka?
Mutumin da ake zargi da kitsa harin ranar 11 ga watan Satumban 2001 a Amurka, Khalid Sheikh Mohammed zai gurfana a gaban ƙuliya a watan Yunin 2028.
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.






























































