Me ya sa sojoji suka yi bore a Nijar?
Me ya sa sojoji suka yi bore a Nijar?
An wallafa
Ƙura ta lafa a Yamai babban birnin Nijar bayan da wasu sojoji masu tawaye suka kai hari filin jirgin sama da fadar shugaban ƙasa a makon da ya gabata.
Ga manyan abubuwan da suka faru yayin boren.



